Tuesday, April 28, 2020

BAMBANCI SO DA KAUNA







BAMBANCI TSAKANIN SO
DA KAUNA
Sau dayawa munayin kuskure
muna hada so,da kauna a waje
guda.wanda hakan a wjan
malaman soyayya kuskurene
mai girma.
Ita kalmar ‘SO‘bakaken
hausane guda 2.wato‘S‘da‘O‘
Turawa sukace‘love‘su kuma
haduwar bakake guda 4.
Da yarabanci kuma‘IFE‘
Wannan wata kalmace wadda
ake dafifi akanta,ake iya
mutuwa akanta.
In akace ana sonka to baya
daukar ma'anar cewa ana
kaunarka.dmin shi so ana
furtashi ne akan abinda ya
baka sha'awa.kuma da wanna
abinda ya baka sha'awa zai
zama babu shi,to da aka iya
daina sonshi.
Ma'ana in budurwa tace tana
sonka sboda kudi.to aranar da
baka dashi,wannan kalmar so
din ta kau daga gareka.
amma mutane sun fiya anfani
da ita.
Ita kuma ‘KAUNA‘kalma ce
wadda tafi ‘SO‘wajan yawa da
anfani da juriya.
Domin it kauna duk halin da ya
shiga kaunar nan bazata gushe
ba.
Wato ba yaudara a cikinta.
misali:wanda yake na gaskene.
wanine ana cemar
Abdul~wahab,sun hadu da
wata yarinya a makarantar
scondary,sunanta
maryam.maryam tana bala'in
kaunarsa.duk da cewa halinsa
bamai kyau bane,kuma ba dan
gdan me kudi bane.
sau dayawa akan kamashi da
laifin sata da
makamantansu,amma duk da
haka bata daina kaunarsa
ba.illama kaunar sa ce take
kara shiga jikinta.kaga wannan
kaunace zalla.
Wanda yake kaunar abu baya
ganin bakin abun koda yakai
duhun dare baki.
Don haka mu ringa lura yayin
da muke soyayya,wajan
bam~bam cewa wai kaunarka
ake kokuma sonka ake don
abin hannunka.

No comments:

Post a Comment